Connect with us

News

El-Rufa’i ya yi amai ya lashe kan biyan kudin makaranta

Published

on

El-Rufa'i

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya ce tsarin biyan kudin makaranta ga daliban sakandiren jihar da ma’aikatar ilimin jihar ta bullo da shi ya ci karo da tsare-tsaren gwamnatin jihar.

Advertisement

 

A baya dai ma’aikatar ilimin jihar ta fitar da sanarwar da ke cewa daliban sakandire a jihar za su fara biyan kudin makaranta

Advertisement

Chelsea ta dage kan Endrick, Utd na son Diaz, Depay zai tafi, Klopp na nadama

A wata sanarwa da mataimakin gwamnan na musamman kan harkokin yada labarai Muyiwa Adekeye ya sanya wa hannu gwamnan ya bayyana tsarin ilimi kyauta a matsayin babban burin da gwamnatinsa ta sanya a gaba.

Advertisement

 

Sanarwar ta ce gwamatin jihar za ta ci gaba da aiwatar da tsarin ilimi kyauta ga daliban sakandire a fadin jihar.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending