Connect with us

News

Matsalolin da masana’antu ke haifarwa a fanin sauyin yanayi na karuwa matuka

Published

on

DAGA MUHAMAD MUHAMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wani sabon bincike da aka gudanar ya nuna cewa tasirin masana’antu ko bangarorin da ke cin moriyar makamashi mai gurbata muhalli ya karu sosai a shekarun nan.

 

Advertisement

Nazarin wanda kungiyar yaƙi da sauyin yanayi ta Global Witness, ta yi ya nuna cewa sama da mutane 600 da ke halartar taron koli na sauyin yanayi na duniya a Masar, suna da alaƙa da kamfanonin mai da gas.

Yan Daba Sun Kona Ofishin INEC Na Ogun

Advertisement

Bayanan da rahoton ya kunsa wadanda aka nuna wa BBC, sun nuna cewa masu kamun kafa na irin wadannan kamfanoni har ma sun fi yawan wakilan kasashen da ke fama da matsalar sauyin yanayi da suka hada da Pakistan da Bangladesh da Mozambique a taron.

 

Advertisement

Masu fafutuka sun ce nan gaba suna son a haramta wa wakilan irin wadannan kamfanoni halartar duk wani taron koli na sauyin yanayi

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending