Connect with us

Entertainment

Qatar 2020: FIFA ta kuma zabo mawakin Najeriya Kizz Daniel

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Tauraron mawakin Najeriya, Kizz Daniel, ya shiga cikin jerin fitattun mawaka da za su taka rawa a gasar cin kofin duniya na 2022 a Qatar.

Advertisement

 

Kizz Daniel shi ne dan Najeriya na biyu maiwaki da FIFA ta zabo domin faranta ran magoya bayan gasar kwallon kafa ta duniya.

Advertisement

INEC ta fara kafe rajistar sunayen masu kaɗa ƙuri’a a faɗin Najeriya

Hukumar kula da kwallon kafa ta duniya a makon da ya gabata ta sanya Patoranking cikin fitattun taurarin mawakan da za su hau matakin a babban filin wasa na Qatar a ranar farkon bude wasan.

Advertisement

 

Mawakan biyu za su yi waka a Doha a ranar 23 ga Nuwamba.

Advertisement

 

Sunan Kizz Daniel na ainihi shine Oluwatobiloba Daniel Anidugbe.

Advertisement

 

Shi ne wanda ya lashe lambar yabo da yawa na Nigerian Afrobeats, Pop, R&B mawaƙin, kuma marubucin waƙa tare da fitattun waƙoƙi irin su Woju, Buja, Cough da sauran su.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending