News
An kama ‘Mai Unguwa’ da ke hada baki da ‘yan bindiga a Katsina
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
An kama ‘Mai UngAn kama Mai Unguwa da ke hada baki da yan bindiga a Katsina
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama Mai Unguwar kauyen Gobirau da ke karamar hukumar Faskari bisa zargin hada baki da ‘yan ta’adda.
Kakakin rundunar ‘yan sandan, SP Gambo Isah ne ya gabatar da Mai Unguwar kauyen a gaban manema labarai a ranar Juma’a tare da karin wasu wadanda ake zargi.
A cewarsa, sauran wadanda ake zargin sun hada da ’yan fashi da makami da wata mata da ake zargi da kashe dan kishiyarta ta hanyar jefa shi cikin rijiya.uwa’ da ke hada baki da ‘yan bindiga a Katsina
Advertisements
