News
Kotu ta dakatar da gwamnatin tarayya daga ƙirƙiro kamfanin jirgin sama na ƙasa, Nigeria Air.
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Matakin na da alaƙa da ƙorafin kamfanonin jirgin na cikin gida, waɗanda ke zargin gwamnatin da haɗa hannu da kishiyoyinsu na waje.
Da farko, an shirya fara kamfanin na Nigeria Air ne da jirage 20, kamar yadda ministan sufuri, Hadi Sirika ya sanar.
An ɗage cigaban shari’ar zuwa watan Fabarairun baɗi.
Advertisements
