News
Kotu ta dakatar da gwamnatin tarayya daga ƙirƙiro kamfanin jirgin sama na ƙasa, Nigeria Air.
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Matakin na da alaƙa da ƙorafin kamfanonin jirgin na cikin gida, waɗanda ke zargin gwamnatin da haɗa hannu da kishiyoyinsu na waje.
Da farko, an shirya fara kamfanin na Nigeria Air ne da jirage 20, kamar yadda ministan sufuri, Hadi Sirika ya sanar.
An ɗage cigaban shari’ar zuwa watan Fabarairun baɗi.
Advertisements
-
News4 days ago
Hukumar Kula Da Harkokin Shari’a Ta Tilasta Wa Alƙali Ritaya Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Naira 250,000 A Kano
-
News5 days ago
Jigawa: Sama da Gine-gine 200 Sun Lalace Sakamakon Iska Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi
-
News4 days ago
Wasu Fusatattun Matasa Sun Hallaka Wani Mutum Tare Da Kona Gawarsa Kan Zargin Satar Babur A Kano
