News
Nijar ta ɗauki harami gabanin taron ƙasashen Afirka
Yanzu haka shirye-shiryen sun kankama na tarukan ƙungiyar Tarayyar Afirka da za su gudana daga gobe Juma’a.
Shuwagabanin ƙasa da na gwamnatocin Afrika da dama ne suka riga suka isa Yamai babban birnin ƙasar, cikinsu har da Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari.
Jim kaɗan bayan isarsa kasar ta Nijar ta karrama shi yayin wasu bukukuwa biyu da aka yi a yau Alhamis.
Bayan ba shi lambar yabon, an saka wa wani titi a Yamai sunansa, sannan kuma aka ƙaddamar da wani littafi da aka fassara daga turancin Ingilishi zuwa na Faransanci game da mulkin Shugaba Buhari.
-
Opinion7 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion6 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
