Connect with us

News

Nijar ta ɗauki harami gabanin taron ƙasashen Afirka

Published

on

Yanzu haka shirye-shiryen sun kankama na tarukan ƙungiyar Tarayyar Afirka da za su gudana daga gobe Juma’a.

 

Advertisement

Shuwagabanin ƙasa da na gwamnatocin Afrika da dama ne suka riga suka isa Yamai babban birnin ƙasar, cikinsu har da Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari.

 

Advertisement

Jim kaɗan bayan isarsa kasar ta Nijar ta karrama shi yayin wasu bukukuwa biyu da aka yi a yau Alhamis.

 

Advertisement

Bayan ba shi lambar yabon, an saka wa wani titi a Yamai sunansa, sannan kuma aka ƙaddamar da wani littafi da aka fassara daga turancin Ingilishi zuwa na Faransanci game da mulkin Shugaba Buhari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending