Connect with us

News

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Kano ta janye dokar hana ƴan adaidaita-sahu bin wasu tituna

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin jihar Kano ta janye dokar da ta hana ƴan adaidaita-sahu bin wasu manyan tituna cikin kwaryar Kano.

 

Advertisement

Shugaban Hukumar kula Da Zirga-zirgar Ababen-hawa, KAROTA, Baffa Babba Dan’agundi ne ya sanar da hakan yayin taron manema labarai yanzu.

Ana gudanar da Zanga-Zanga Kan Hana Adaidaita Sahu Bin Wasu Titunan Kano

Ya ce an janye dokar ne saboda matuƙa baburan adaidaita-sahu ɗin sun yi biyayya kuma al’umma sun yi suka a kan dokar.

Advertisement

 

Karin bayani na nan tafe…

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending