Connect with us

News

Jami’an DSS sun bai wa NNPC da IPMAN wa’adin sa’o’i 48 su kawo karshen wahalar fetur

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta bai wa kamfanin man NNPC da kungiyar dalilan man fetur ta IPMAN wa’adin sa’o’i 48 su tabbatar da wadatuwar fetur a fadin kasar.

 

Advertisement

Kakakin DSS, Peter Afunanya, ne ya fitar da sanarwar a Abuja bayan ganawar sirri da masu ruwa da tsaki a harkokin fetur.

Mai ilimine Kadai zai,iya jogorancin karamar hukumar Dala…. bandirawo 

Sanarwar ta ce NNPC ta tabbatar da cewa tana da wadataccen fetur jibge da zai wadatar da ‘yan kasar har bayan bukukuwa karshen shekara.

Advertisement

 

Ya ce an baza jami’an DSS a kowanne kusurwa na kasar domin hukunta duk maso boye mai ko yiwa harkar samar da mai zagon-kasa.

Advertisement

 

Sanarwar ta ce irin wannan matsala na fetur da ake haifarwa a kasar na taka rawa wajen sake asasa matsalolin tsaro.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending