News
NAFDAC Zata Fara Kamen Masu Sayar Da Man Bilicin.
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, tace zata fara yaki da yan kasuwa da masu hada man sauya launin domin kawar da su.
Mukaddashiyar babbar daraktar hukumar, Dr. Monica Eimunjeze, ta bayyana hakan, yayin wani taron karawa juna sani da NAFDAC din ta shirya, da hadin gwiwar yan jaridu a fannin lafiya.
Kotu Ta Ci Maigadi Tarar N530,000 Kan Satar Na’urar Dumama Ruwa
Tace hukumar zata fara amfani da karfin ikonta akan shagunan siyar da kayan kwalliya da masu hada maya-mayan bleaching da basa kan ka’ida.
Dr. Monica ta kara da cewa a yanzu maza sun fi mata amfani da man bleaching, wadanda ba’a amince da su ba.
-
News3 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News3 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
