Connect with us

Entertainment

Hisbah ta Nemo wanda yayi rawar da ta ƙazanta a Tikok, Kamalu Bashir 

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar dake umarni ga aikata kyakykyawan tare da hani ga aikata mummunan aiki ta jihar Kano (HISBAH) ta sanar da cewa ta samu nasarar cafke wani mai suna Kamalu Bashir, bisa yin rawa ta wuce Hankali a Shafin sada zumunta na TikTok.

 

Advertisement

Babban jami’i a sashin yada labarai da fasaha na hukumar, Sani Zailani, ne ya sanar da haka, inda yace, babban kwamandan Hisbah Dakta Muhammad Harun ibn Sina yace hukumar ba zata lamunci abubuwan fitsara a yanar gizo ba.

Dimokuradiyya Ta Zauna Daram A Nijeriya, Ba Batun Juyin Mulki  – Shugaban Tsaro

A yayin nasiha da tsawatarwa daga babban kwamanda da mataimakansa sun nuna rashin jin dadinsu irin yadda ya je fa kansa cikin fitina da lalacewar tarbiyyar, mussamman kasancewar Kamalu dan Kano.

Advertisement

 

Yace, hukumar Hisbah zata dauki matakin da ya dace akansa da masu aikata abinda yasaba da Shari’a da bata tarbiyya, har da ita Fati yobe abokiyar rawar tasa da ta gudu garinsu.

Advertisement

 

NasaraRadio

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending