Connect with us

News

Kotu Ta Soke Zaben Adekele A Matsayin Gwamnan Osun

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

 

Kotun sauraren kararrakin zaɓe ta ayyana Oyetola a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Osun wanda aka gudanar a bara.

 

Advertisement

Alkalin kotun Mai Shari’a Tertsea Kume ita ta tabbatar da cewa tsohon gwamman ne ya ci zaɓen.

Yarinyar Da Ta Bata A Kaduna An Gano Ta A Maiduguri

Bayan an bayar da hujja kan batun cewa an jefa ƙuri’un da suka wuce kima, an yanke hukunci kan cewa an saɓa doka wurin gudanar da zaɓen.

 

Tun da farko ɗan takarar gwamna a jam’iyyar APC Gboyega Oyetola ne ya shigar da ƙarar inda ya ƙalubalanci hukumar zabe mai zaman kanta INEC kan dalilin da ya sa ta bayyana ɗan takarar PDP Ademola Adeleke a matsayin wanda ya lashe zaɓe a watan Yulin 2022.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending