Connect with us

News

Magidanci Ya Yi Karar Matarsa Kan Kara Aure A Sirrance

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Wani dan kasuwa a Abuja ya maka matarsa a gaban kotu sakamakon zarginta da auren wani mutum a boye alhali akwai igiyar aurensa a tare da ita.

Advertisement

 

Magidancin ya ce matar ta sa ta bar gidansa ne ba tare da neman izininsa ba tun a shekarar 2020, sai daga bisani ya gano ta a wata unguwar ta yi aure har ta haihu.

Advertisement

Akwai fargabar fasinjoji sun rasu yayin da babbar mota ta murƙushe adaidaita-sahu a Kano

 

“Kan wannan ne nake neman kotu ta raba aure na da ita, ta kuma bani rikon ’ya’yanmu uku da ta tafi ta bar ni da su.

Advertisement

 

“Ni nake kula da su, kuma ba na so wani ya gurbata min tunaninsu a kaina, don haka ina rokon kotu ta hana matata zuwa wajensu idan ba na gida,” in ji shi.

Advertisement

 

 

Advertisement

Alkalin kotun mai shari’a Labaran Gusau ya dage shari’ar zuwa ranar 9 ga watan Fabrairu.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending