Connect with us

News

Bayan shekaru 9 da Aure ba haihuwa: Matar Aure ta haifi ‘ya’ya 5 rigis

Published

on

 

Wata mata da ta kwashe tsawon shekaru 9 da aure ba tare da ta haihu ba, cikin Ikon Allah wannan karon ta haifi ‘ya’ya 5.

Advertisement

Matar mai shekaru 28 mai suna Chidinma AMAECHI ta haifi yara biyar ɗin ne maza 3 mata 2

Yan adawa a Kenya sun soke zanga-zangar da suka shirya yi ranar Litinin

Ta kuma haihu ne a ranar Alhamis da ta wuce a asibitin Life International Hospital dake Awka a jihar Anambra.
.Sai dai sai da aka yi mata aiki aka ciro ya’yan biyar.

Advertisement

Amma dukkansu suna cikin koshin lafiya

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending