Connect with us

News

Yan adawa a Kenya sun soke zanga-zangar da suka shirya yi ranar Litinin

Published

on

Jagoran ‘yan adawa a Kenya, Raila Odinga ya sanar da soke zanga-zangar da suka shirya yi don ci gaba da nuna bijirewa ga gwamnati a ranar Litinin, da zimmar buɗe ƙofar tattaunawa da hukumomin ƙasar.

Advertisements
Advertisements

 

Ya ce gamayyar ‘yan adawar a shirye suke su zauna kan teburin sulhu game da batutuwan da gwamnati ta amince su tattauna.

Advertisements

Ƙungiyar gwamnonin  ta yi Allah wadai da masu shirin kafa gwamnatin riƙon ƙwarya

Tun da farko, shugaban Kenya, William Ruto ne ya nemi ‘yan adawar su dakatar da zanga-zangar.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending