Connect with us

News

Dakarun sojin jamhuriyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohammed Bazoum.

Published

on

Dakarun sojin jamhuriyar Nijar

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wadansu sojoji kalilan ne suka sanar da yin juyin mulkin ta gidan Talabijin na kasar a daren jiya, Yan sa’oi bayan da sojojin suka yiwa shugaban kasar daurin tala-la a gidansa dake fadar shugaban kasa.

Advertisement

Kazalika sun sanar da rushe kundin tsarin mulkin kasar da kuma dukkanin wasu hukumomi da ma’aikatun gwamnati, tare da kulle iyakokokin shige da fice na kasar, inda suka baiyana cewar sunyi juyin mulkin ne saboda halin tabarbarewar shugabanci da kasar ta tsinci kanta a ciki.

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Ya Sauka Daga Kan Kujerarsa

Da yake karanta sanarwar yin juyin mulkin, Kanal Amadou Abdramane, wanda wasu sojoji guda tara suke zagaye da shi, Ya ce sojoji sun kwace mulkin jamhuriyar Nijar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending