Sports
Arsenal da Liverpool za su fafata a FA Cup zagaye na uku
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Arsenal, wadda take jan ragamar teburin Premier League za ta fafata da Liverpool a zagaye na uku a FA Cup na bana.
Sunderland za ta karbi bakuncin Newcastle a wasan hamayya, yayin da mai rike da kofin Manchester City za ta kece raini da Huddersfield Town.
Man City da Tottenham sun tashi 3-3 a wasan mako na 14 a Premier League
Ita kuwa Manchester United za ta kai ziyara ga Wigan Athletic, Tottenham za ta karbi bakuncin Burnley da wanda Everton za ta je gidan Crystal Palace.
Za a fara wasannin zagaye na uku daga 5 zuwa 8 ga watan Janairun 2024.
-
News1 day ago
Jam’iyyar Labour Party Ta Yi Alkawarin Kafa Hukumar Kula Da Hayar Gidaje A Kano
-
News3 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
