Connect with us

Sports

Victor Osimhen ne gwarzon ɗan ƙwallon Afirka na 2023

Published

on

Dan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Hukumar ƙwallon Afirka ta Caf ta sanar da ɗan wasan gaba na Najeriya, Victor Osimhen, a mastayin gwarzon ɗan ƙwallon Afirka na 2023.

Caf ta sanar da Osimhen ne a taron karrama gwarazan ‘yan ƙwallon nahiyar na 2023 da ke gudana yanzu haka a birnin Marrakesh na Moroko.

Advertisement

Daliban Jami’ar Da Aka Sace A Nasarawa Sun Kubuta

Ɗan ƙwallon mai shekara 24 ya taimaka wa ƙungiyarsa Napoli ta Italiya wajen lashe kofin Serie A, da kuma cin ƙwallaye mafiya yawa a kakar 2022-23.

Shi ne ɗan wasan Najeriya na farko da ya lashe kambin cikin shekara 24, bayan Nwankwo Kanu ya lashe ta a shekarar 1999.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending