Connect with us

News

Muslim Yunus ya taya Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a kotun ƙoli

Published

on

Muslim Yunus Abdullahi

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

Dan takararar Kansila a mazabar Unguwar Tudu dake karamar hukumar Gwarzo Muslim Yunus Abdullahi ya taya Abba Kabir Yusuf murnar nasarar da ya samu a kotun ƙoli a shari’un gwamna da aka yanke a ranar jumma,a.

Hakan na kunshe ne ta cikin wata Sanarwa da mai magana da yawun,sa Muhammad Muhammad Zahraddin ya turawa da Jaridar Inda Ranka

Advertisement

Muslim Yunus ya taya Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a kotun ƙoli

Sanarwar ta kara da cewa wannan nasarar  da gwamnan jihar Kano ya samu nasara ce ga dimokuraɗiyyar Nigeria.

Abdullahi yace dama shi Sam Sam baiyi tunani rashin nasara a kotin kulin,ba domin kuwa ,ita nasar tana tare damai gaskiya.

Advertisement

“Adan  haka Ina miƙa saƙon taya murna ta  ga Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf.

“Tabbatar mayar mai da kujerunsa da kotu tayi ya nuna cewa ana bin tsarin dimokuraɗiyya a ƙasar mu.

Advertisement

Haka zalika ina tabbatarwa  da magoya bayan jamiyyar NNPP da al, ummar jihar Kano  wajen ci gaba da ayyukan alheri  domin koyi  jagora  Eng Dr Rabiu Musa Kwnkwaso

Jaridar Inda Ranka ta rawaito cewa kotun ƙoli ta yanke hukuncin ƙarar da aka shigar a gabanta na zuɓukan gwamnonin da aka yi a shekarar da ta gabata.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending