Connect with us

News

Sarkin Kano na 16 ya taya Al, ummar musulmi murnar shiga sabuwar shekarar musulunci

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Mai Martaba Sarkin Kano, Khalifa Muhammad Sanusi II, yana farin cikin mika sakon taya murna ga daukacin al’ummar Kano dangane da samun nasarar kammala shekarar Musulunci ta 1445 da kuma shiga shekarar 1446 ta hijirar annabi muhammad (S A W)

 

Advertisement

Sarkin Ya Kuma ya taya zababben gwamna Jahar Kano alhaji abba Kabir Yusuf murna shigowar sabuwar shekara ta hijiriyya tare dayin addu,ar fatan zaman lafiya da kwanciyar hankalin da dukkan Al,ummar musulmin duniya

 

Advertisement

Sannan  ya yabawa shugaban kasa, Nigeria Asiwaju Ahmed Bola Tinubu da Sarkin musulmin alhaji Sultan Abubakar Sa’ad wadanda yace sun sadaukar da kansu wajen ganin an samar da zaman lafiya da hadin kai da ci gaban al’ummar Musulmi Nijeriya baki daya

 

Advertisement

Sarki sunusi na biyu II yayi kira ga shuwagabanni na a kawo karshen rikice-rikice a tsakanin Musulmi da kuma yin amfani da bambancin ra’ayi na Nijeriya domin ci gaban dukkan ‘yan kasa a cikin shekara mai zuwa da kuma gaba.

 

Advertisement

Daga karshe  kuma  ya gargadi al’umma da su tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a lokacin bukukuwan sabuwar shekara ta Musulunci.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending