Connect with us

News

Shugaba Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Sakin Yaran Da Aka Kama Yayin Zanga Zanga

Published

on

Dokar Yancin Yara Bata Yarda A Gabatar Da Yara A Gaban Babbar Kotu Ba Balle Hukuncin Kisa

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin sakin kafatanin kananan yaran da aka kama tare da tsare su lokacin zanga-zanga.

Advertisement

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa Mohammed Idris ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar gwamnatin Najeriya dake Abuja.

Najeriya Ce Kasa Ta 5 Cikin Manyan Kasashen Da Suka Fi Amfani Da Kafafan Sada Zumunta A Duniya

Idris ya ce shugaban Tinubu ya umurci babban lauyan gwamnatin tarayya, Lateef Fagbemi, da ya gaggauta fara aikin ganin an sallami yaran.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending