Connect with us

Interview

Matasa Sun Samar Da Kungiya Da Zata Kawo Sauyi Wajen Magance Matsalolin Fadan Daba Da Sace Sace A Kano

Published

on

IMG 20241106 WA0086
Spread the love

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

Advertisement

 

Wasu matasa sun  bude Sabuwar kungiyar mai suna Hasken Al’umma Foundation wacce zata kawo sauyi da kuma magance matsalolin fadan daba shaye shaye da sace sace daya adddabi Al’ummar  jihar Kano.

Rahotanni na nuni da cewa an kafa kungiyar ne don ta taimakawa wajen taimakon kai da kai domin shawo kan matsalalolin da akasarin jama’ar  Unguwannin ke ciki.

Advertisement

 

 

A zantawarshi da Jaridar INDA RANKA mataimakin shugaban kungiyar mai Suna Shehu Nata’ala ya ce an samar da Kungiyar ne domin ceton mazauna jama’ar gari musamman ma Unguwar Dorayi da sace sace da kuma fadan daba yafi kamari.

Advertisement

 

 

Nata’ala ya ce bawai iya matsalolin da suka lissafa tun daga farkon bane suke  kawo cikas ga  jama’a  kawai ,akwai matsaloli da dama ciki kuwa harda rashin ingantaccen samuwar  Ilimi ga wasu daga cikin matasa.

Advertisement

 

Ya ce munsani cewar Ilimi shine  gaba da komai a rayuwa kuma rashinsa yana iya kawowa kowacce Al’umma cikas a rayuwa .

 

Advertisement

A dan hakane kungiyar ta  dukufa wajen kawu sauye sauye masu Inganci ta hanyar zaburar da matasan tare da kara nuna musu hanyoyin da zasu kawowa rayuwarsu cigaba mai dorewa ta  yaddda zasu taimakawa kansu ya Iyalansu. Inji Nata’ala.

 

Nata’ala ya Kara da cewa akwai bukatar hadin kai wajen inganta ayyukan wannnan kungiyar ta fuskar bada hadin kai da jama’ar gari  domin  rashin hakan zai iyayin  tasiri wajen kara bunkasar ayyukan da ba daidaiba.

Advertisement

Muddin anason cimmman nasara Tom sai jama’a a sun bada hadin kai domin a gudu tare a tsira tare.

 

Haka zalika  kungiyar tayi kira da  gwamnatin da masu hannu da shunni wajen taimakon kungiyar a kowanne lokacin domin dorewar ayyukan nata

Advertisement

 

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *