Connect with us

News

Buhari Ya Magantu Game Da Labarin Da Ake Yadawa Cewa An Kwace Filin Sa A Abuja.

Published

on

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

Malam Garba Shehu, mai magana da yawun tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya magantu game da labarin da ake yadawa cewa an kwace filin mai gidansa a Abuja.

Advertisement

A wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis, Garba Shehu, ya ce Buhari ba shi ne mai wannan filin da ake magana ba, an bayar da shi ga gidauniyar Muhammadu Buhari.

Ya Kamata Al, umma Su Rubbaya Kokarin Su Wajen Baiwa Makarantu Islamiyya Kulawar Ya Dace — Sarki Sunusi

A baya-bayan nan ne wasu sunaye sama da 700 suka fita cewa ministan Abuja ya kwace takardun filayen ciki har da tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending