Connect with us

News

Jaridar Inda ranka Na Gayyatar Yan Uwa Da Abokan Arziƙi Zuwa Wajen Daurin Auren Abokin Aikinsu  

Published

on

Screenshot 2025 01 11 10 56 05 110 com.google.android.googlequicksearchbox

 

 

Advertisement

 

A Madadin hukumar gudanarwa ta jaridar Inda ranka ke gayyatar Yan Uwa da Abokan arziƙi zuwa wajen daurin Auren Abokin Aikinsu wato Muhammad Muhammad Zahraddin.

Advertisement

 

Muhammad dai ya kasance daya daga ne daga  cikin Shuwagabannin Jaridar Inda Ranka masu bada gudunmawa ta fuskoki daban daban domin ganin jaridar taci gaba Inganta ayyukan ta.

Advertisement

 

Haka zalika Muhammad dan gwagarmanaya  ne kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum wajen ganin rayuwar Matasa ta Inganta.

Advertisement

Haka zalika a gefe guda kuma Muhammad ya kasance dan Kasuwa da yake kasuwancinsa a kasuwar sai’da kayan masarufi ta Singa.

Za’ayi wannnan daurin Auren ne a ranar  Asabar 18 January 2025 a zangon alhazai masallacin fulani dake Karamar Hukumar Nguru dake jihar Yobe da misalin karfe 11:30 na Safe.

Advertisement

 

Da fatan Allah Ubangiji ya bada ikon halarta amin summm amin.

Advertisement

Idan Kuma ba’a Sami damar halartaba ayiwa Ango Da Amarya Addu’a da fatan alkhairi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending