Connect with us

News

Hukumar Kula da Yansanda ta gurfanar da manyan jami’ai fiye da DUB 150 bisa zargin take hakkin fararen hula

Published

on

Hukumar Kula da Ƴansanda a Najeriya ta gurfanar da manyan jami’an Ƴansanda sama da 150 a gaban kwamitin ladabtarwa, bisa zargin aikata abubuwan da suka sabawa dokokin aiki.

Rahotanni sun nuna cewa jami’an da aka gurfanar sun fuskanci tuhume-tuhume da suka shafi wulakanta aikin Ƴansanda da kuma take hakkin fararen hula, musamman a lokutan gudanar da ayyukansu a wuraren aiki.

Advertisement

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Gargaɗi Kan Yiwuwar Ambaliya A Kano Da Sauran Jihohi 10

Wannan mataki na daga cikin kokarin hukumar wajen gyara fannin Ƴansanda da kuma dawowa da amincewa tsakanin jami’an tsaro da al’umma

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending