Connect with us

News

WAEC Ta Fara Gwajin Rubuta Jarabawar ‘Essay’ Ta Kwamfuta Kafin 2026

Published

on

IMG 20251023 1720032

Hukumar jarrabawar Afirka ta Yamma, WAEC, ta gudanar da gwajin rubuta essay ta kwamfuta a wani shiri na shiryawa jarabawar ta kwamfuta gaba daya (Computer-Based WASSCE) da za a fara a shekarar 2026.

An gudanar da gwajin ne a Cibiyar Horarwa da Gwaji ta WAEC da ke Ogba, Legas, karkashin jagorancin shugaban ofishin hukumar a Najeriya, Dr. Amos Dangut.

Advertisement

Wani Saurayi Ya Kashe Abokinsa Saboda Rikici Kan Budurwa

Daliban makarantun sakandare na gaba da sakandare ne suka halarci gwajin domin sabawa da tsarin sabon salo na jarrabawar da zai haɗa tambayoyin objective da essay a kwamfuta.

Dangut ya bayyana cewa manufar gwajin ita ce shirya ɗalibai da makarantun Najeriya su rungumi jarrabawar ta hanyar amfani da fasahar zamani, da kuma rage gibin fasaha tsakanin makarantun birane da karkara.

Advertisement

 

NAN

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending