Politics
Jam’iyyar PDP Ta Kori Nyesom Wike Da Wasu Mutane Daga Cikin Ta
Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose; da tsohon Sakataren Jam’iyyar, Sanata Samuel Anyanwu.
An kori jami’an ne bayan Chief Olabode George, tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar na Kasa ya gabatar da kudirin a yayin babban taron jam’iyyar da ke gudana a Ibadan, Jihar Oyo.
Dakarun Sojin Sama Sun Tarwatsa Babbar Mafakar Ƴan Ta’adda, Sun Hallaka Da Dama A Zamfara
Hon. Samaila Buga, Shugaban PDP na Jihar Bauchi, ya goyi bayan kudirin.
