Connect with us

Politics

Jam’iyyar PDP Ta Kori Nyesom Wike Da Wasu Mutane Daga Cikin Ta

Published

on

Wike Ya Dakatar Da Sakatare Janar Na Hukumar FCDA Har Sai Baba Ta Gani
Spread the love

Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose; da tsohon Sakataren Jam’iyyar, Sanata Samuel Anyanwu.

An kori jami’an ne bayan Chief Olabode George, tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar na Kasa ya gabatar da kudirin a yayin babban taron jam’iyyar da ke gudana a Ibadan, Jihar Oyo.

Dakarun Sojin Sama Sun Tarwatsa Babbar Mafakar Ƴan Ta’adda, Sun Hallaka Da Dama A Zamfara

Hon. Samaila Buga, Shugaban PDP na Jihar Bauchi, ya goyi bayan kudirin.

Advertisement

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *