Politics
Jam’iyyar PDP Ta Kori Nyesom Wike Da Wasu Mutane Daga Cikin Ta
Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike; tsohon Gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose; da tsohon Sakataren Jam’iyyar, Sanata Samuel Anyanwu.
An kori jami’an ne bayan Chief Olabode George, tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar na Kasa ya gabatar da kudirin a yayin babban taron jam’iyyar da ke gudana a Ibadan, Jihar Oyo.
Dakarun Sojin Sama Sun Tarwatsa Babbar Mafakar Ƴan Ta’adda, Sun Hallaka Da Dama A Zamfara
Hon. Samaila Buga, Shugaban PDP na Jihar Bauchi, ya goyi bayan kudirin.
-
News4 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News2 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News4 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
