Connect with us

News

Mojtaba Khamenei Ya Gaji Mahaifinsa A Matsayin Jagoran Addinin Iran

Published

on

FB IMG 1773013730560

An nada dan marigayi Ayatullah Ali Khamenei a wannan mukami ne yayin da ake dab da cika kwanaki 10 da barkewar yaki a tsakanin Iran da Amurka da Isra‘ila wanda ya tsayar da harkoki a yankin Gabas ta Tsakiya.

Majalisar manyan malaman Iran ce ta sanar da cewa Mojtaba Khamenei ne zai gaji mahaifinsa a matsayin babban jagoran ƙasar.

Advertisement

SERAP Ta Kai Gwamnatin Tarayya Ƙara Kotu

An sanar da naɗin Mojtaba Khamenei mai shekara 56 a ranar Lahadi, bayan ƙuri’ar da majalisar malaman addini ta ƙasar ta kaɗa domin zaɓar wanda zai gaji mahaifinsa.

Advertisement

An haifi Mojtaba Khamenei a ranar 8 ga watan Satumba na shekarar 1969 a birnin Mashhad da ke arewa maso gabashin Iran, kuma shi ne ɗa na biyu cikin yaya shida na marigayi jagoran ƙasar, Ayatollah Ali Khamenei.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending