Connect with us

News

Ƙungiyar ASUU Ta Yi Barazanar Tsunduma Yajin Aiki

Published

on

Kungiyar Malaman Jami’o’i ASUU ta gargadi Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta aiwatar da sabon tsarin albashi da aka amince da shi ga malaman jami’o’i ko kuma ta fuskanci yiwuwar rufe jami’o’in gwamnati a duk fadin kasa.

Kungiyar ta bayar da wa’adin kwanaki hudu a ranar Alhamis, inda shugabanta, Christopher Piwuna, ya ce rashin daukar mataki a cikin wa’adin zai haifar da martani mai karfi.

Advertisement

APC Convention: Gwamnoni 32 da wakilai sama da 8,000 sun mamaye Abuja, inda aka tsananta domin babban taron jam’iyya mai mulki 

Da yake jawabi a Jami’ar Sa’adu Zungur da ke Jihar Bauchi, Piwuna ya ce dole ne gwamnati ta fara biyan albashi a karkashin sabon tsarin albashi ba tare da wani bata lokaci ba.

Advertisement

Gargaɗin ya zo ne watanni bayan da ASUU da gwamnatin tarayya suka sake sanya hannu kan wata yarjejeniya a watan Janairu, da nufin warware takaddamar da ta daɗe tana tasowa da kuma hana yajin aikin da ke ci gaba da addabar tsarin jami’o’in Najeriya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending