News
Jami’an NDLEA Sun Bankaɗo Wasu Koguna Da Ake Hada-hadar Miyagun Ƙwayoyi A Kano
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA reshen Jihar Kano, ta ce ta gano wasu manyan koguna da ramuka da ake amfani da su wajen hada-hadar miyagun ƙwayoyi a yankin Rimin Kebe da ke birnin Kano.
Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Sadiq Muhammad-Maigatari, ya fitar a ranar Laraba a Kano.
Kotun Koli Da Gwamna Abba Ne Kadai Ke Da Wuka Da Nama Kan Batun Masarautar Kano —Ganduje
Jami’in ya ce an gano waɗannan wurare yayin wani samame da rundunar ta kai na “Operation Sharar Mafaka” don murƙushe hada-hadar miyagun ƙwayoyi a faɗin jihar.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
