Connect with us

News

Gwamnan babban bankin Najeriya zai bayyana a gaban majalisar Dattawa

Published

on

Godwin Emefiele,

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Majalisar dattawan Najeriya ta ce za ta gayyaci gwamnan babban bankin kasar Godwin Emefiele,

Advertisement

Domin ya yi mata bayani game da faduwar darajar kudin kasar, abin da ya kara jefa ‘yan kasar cikin matsin tattalin arziki.

CBN ta baiwa TajBank lasisin gudanar da harkoki a faɗin ƙasa

Advertisement

Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito cewa sanatocin sun bayyana damuwarsu kan yadda yanzu ake chanza dala daya a kan kusan naira 700,

Suna masu cewa abin bakin ciki ne, kuma abu ne da yake bukatar daukar mataki cikin gaggawa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending