Connect with us

News

YANZU-YANZU: WAEC ta fitar da sakamakon WASSCE na 2022

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar Shirya Jarrabawar Kammala Sakandire ta Afrika ta Yamma (WAEC) ta fitar da sakamakon ɗaliban da suka zana Jarrabawar Kammala Sakandare ta Yammacin Afirka ta 2022 (WASSCE).

Da yake jawabi ga manema labarai a yau Litinin, shugaban ofishin WAEC na kasa, Patrick Areghan, ya ce an fitar da sakamakon ne kwanaki 45 bayan kammala jarrabawar karshe.

Advertisement

Dubun Matar Da Ta Saci Wayoyin IPhone Guda 99 Ta Cika

An kwashe makonni shida ana gudanar ta tsawon makonni shida daga 16 ga Mayu zuwa 23 ga Yuni, 2022.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending