Connect with us

News

An Tsare Mawakin Najeriya Da Ya Yi Wakar ‘Buga’ A Tanzaniya

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

’Yan sandan kasar Tanzaniya sun cafke mawakin Najeriyar nan da ya yi wakar nan da take tashe a sassa daban-daban na duniya mai taken Buga, wato Kizz Daniel.

 

Advertisement

Rahotanni sun ce an kama shi ne saboda ya ki zuwa wajen wani shagali da aka tsara zai rera wakar tasa mai farin jini.

 

Advertisement

YANZU-YANZU: WAEC ta fitar da sakamakon WASSCE na 2022

An ce an ga lokacin da ’yan sanda suka cik hannu da shi kuma suka jefa shi a motarsu a babban birnin kasar na Dar-es-Salaam.

Advertisement

 

Bayanai sun ce an kama Kizz Daniel, wanda asalin sunansa shi ne Oluwatobiloba Daniel Anidugbe, ne saboda saba alkawari, kuma za a gurfanar da shi a gaban kotu bisa dokokin kasar.

Advertisement

 

A wani bidiyo na daban da ya karade gari kuma, an ga wasu dandazon masoya da suka biya kudi domin kallon wasan amma burinsu bai cika ba, suna hargitsa filin wasan.

Advertisement

 

NIGERIAN TRUCKER

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending