Connect with us

News

Tekun Sindh a Pakistan na kokarin ballewa sabowa ruwan sama

Published

on

Ruwan sama da akai ta shekawa kamar da bakin kwarya ya daidaita yankunan Pakista da mutuwar daruruwan mutaneImage

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Mahukunta a kudancin Pakistan na ta fadi tashin ganin sun kare babban tekun yankin daga ballewa saboda kada ruwa ya cinye garuruwa da ke kusa da shi.

Advertisement

 

Ministan lardin Sindh ya ce yawan ruwan da ke tekun ya kai ba a iya ganin karshensa kuma yana neman ya balle duk da tare shin da aka yi.

Advertisement

Yajin aikin malaman ASUU ka iya janyo babbar masifa ga Najeriya’

A yanzu ana ci gaba da kiraye kirayen yadda za a samar da abubuwan da za su tare ruwan.

Advertisement

 

Tuni dai daruruwan mazauna kauyukan da ke kusa da kogin suka koma garuruwa makwabta. Fiye da mutane 1300 ne suka mutu sakamakon ambaliyar ruwan da ta afkawa kasar.

Advertisement

 

Ana ta kiraye-kirayen a sake yi wa tekun hanyoyin da ruwan zai wuce, a daidai lokacin da ya kara tumbatsa, sakamakon hadewa da kogin Indus.

Advertisement

 

Daruruwan mazauna kauyuka mafi kusa na ta kwashe komatsansu domin kaura zuwa garuruwa makofta kamar su Sehwan, domin tsira daga bala’in ambaliyar ruwa.

Advertisement

 

Sama da mutane 1,300 ambliyar ta hallaka a Pakistan a watan da ya gabata, lokacin da aka shafe makonni ana sheka ruwan sama a kasar

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending