Connect with us

Uncategorized

Gwanayen mu a siyasance a zaben shekarar 2023

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi 

Dama ta samu Gwanayenku a siyasance a zaben shekarar 2023 Mai zuwa

Advertisement

Kamar yadda hukumar Zabe ta kasa INEC ta sahalewa duk Wani Mai,San tsayawa  takarar shugabancin kasa Dana Yan majalisa tarayya ranar 28 ga watan satumba domin fara gagarumin yakin Neman zaben su

Suma dai gwamnoni da mukarraban su an sahalemusu ranar 12 ga watan Octoban  Mai kamawa domin fara gagarumin yakin Neman zaben su

Advertisement

Adan haka ne jaridar ku ta yanar gizo Mai suna jaridar (INDARANKA) take Sanar da Yan siyasa dama masu San tallata gwanayen su a siyasa kama daga mataki a farko tun daga kansiloli chiyamomi Yan malalisu gwamnoni shugaban kasa da dai sauran,su

Jaridar INDARANKA zatayimuku sauki da Kashi  25 cikin 100 domin ku samu damar  tallata wadan da kuke,so koma bawa wasu da Ku ke gani zasu taimake ku idan suka samu nassara a shekarar zaben muna fata na 2023

Advertisement

Ku sani cewa jaridar INDARANKA jarida,ce Mai farin jini da take da mabuya da dama a sassan kasashen duniya Kuma jardace data ta,allaka wajen kawomuku sahihan labarai duniya game da rahotanni  Harma da labaran siyasa da labaran wasanni Amma bisa dokokin aikin jarida

Domin Karin bayani ku kira 09039665766

Advertisement

Ko Kuma 09068607098. 09022444420

Mun gode

Advertisement

DAGA INDARANKA LABARAN GASKIYA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending