Connect with us

News

Wike ya naɗa sabbin mashawarta 14,000

Published

on

Wike

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya naɗa mashawarta 14,000 ga bangarorin siyasa daban-daban a jihar.

Zan kawar da matsalar tsaro kafin na sauka daga mulki – Buhari

Advertisement

Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Kelvin Ebiri, ya sanyawa hannu, ta ce waɗanda a ka baiwa muƙaman za su taka rawar gani a harkokin gwamnati.

“Baya ga masu ba da shawara 14,000, Gwamna Wike ya kuma naɗa jami’an hulda da al’umma 319 da jami’an hulda da kananan hukumomi 40,” in ji Mista Ebiri.

Advertisement

“Nade-naden za su fara aiki nan-take”

Ana sa ran Gwamna Wike zai mika ragamar mulkin jihar a watan Mayun 2023 bayan cikar wa’adinsa na shekaru takwas.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending