Connect with us

News

Za A Kara Wa Abuja Megawatt 800 Na Lantarki

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

 

Shirye-shirye sun yi nisa na kara inganta hanyoyin samar da wutar lantarki a Abuja da kewaye.

 

Advertisement

Ministan Makamashi, Abubakar Aliyu, ya ce aikin zai kara karfin wutar lanatarkin da kamfanin TCN ke samarwa a yankin da megawats 1,000.

 

Abin da ya rikito da darajar dala a Najeriya

Ministan ya ce, Kamfanin Samar da Wutar Lantarki na Kasa (TCN) ne ya ke aikin wanda aka yi masa lakabi da ‘Aikin Zoben Abuja’.

 

Ya kuma ce, kungiyar taimaka wa kasashe ta gwamnatin Faransa (AFD) ce ta dauki nauyin aikin da aljihunta.

 

Advertisement

Aminiya ta rawaito cewa Ana sa rai aikin zai samar da karin karfin lantarki wanda za a kara wa tasoshin wutar lantarki na Dawaki da Apo da Kuje da Lugbe da kuma Wumba, wanda za a kaddamar a watan disamba.

 

Ya sanar da hakan yayin da yake jawabi ga ’yan jarida bayan ziyarar gani da ido da ya kai wurin aikin samar da wutar lantarki ga birnin a ranar Juma’a.

 

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending