Entertainment
Fitaccen Mawaki D’banj Ya Shiga Hannun ICPC
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Ranar Talata ICPC ta tsare D’banj, sai dai har yanzu babu bayani kan dalilin
Hukumar Yaki da Ayyukan Zama (ICPC) ta tsare fitaccen mawakin Najeriya, Oladapo Daniel Oyebanjo, wanda aka fi sani da D’banj.
NEMA Ta Raba Kayan Abinci Ga ’Yan Gudun Hijira 16,000 A Borno
Rahotanni sun nuna a ranar Talata ICPC ta tsare D’banj, domin bincikar sa, sai dai har yanzu babu bayani kan dalilin da hukumar ta yi hakan.
Rahotanni sun nuna an ga fitaccen lauyan kare hakkin dan Adam, Pelumi Olajengbesi a ofishin ICPC da taek tsare da mawakin.
Wasu majiyoyi sun ce Pelumi Olajengbesi lauya ne ga D’banj, wanda ake wa lakabi da The Koko Master.
Advertisements
