Connect with us

Entertainment

Davido zai yi wasa a bikin rufe Gasar cin Kofin Duniya a Qatar

Published

on

Davido

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

An tabbatar da cewa fitaccen mawaki dan Najeriya, David Adeleke da aka fi sani da Davido ko OBO zai yi wasa a bikin kammala wasannin cin Kofin Duniya a Qatar.

 

Advertisement

Mawakin mai shekara 30 shi ya jagoranci watar taken wasannin na bana da hadin-gwiwar Trinidad Cardona da Aisha, a ranar 18 ga watan Disamba za a rufe gasar.

Majalisar wakilai ta bukaci CBN ya dakatar da dokar ƙaiyade cirar kuɗi 

A lokacin buɗe taron an shirya mawakin zai nishadantar, sai dai hakan bai samu ba sakamakon mutuwar ɗan sa, Ifeanyi Adeleke.

Advertisement

 

Wannan shi ne taro na farko da Davido zai yi wasa tun bayan mutuwar ɗan sa mai shekara uku, sakamakon nitse a ruwan ninkaya wato suwimin ful.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending