Connect with us

News

NAFDAC Zata Fara Kamen Masu Sayar Da Man Bilicin.

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, tace zata fara yaki da yan kasuwa da masu hada man sauya launin domin kawar da su.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Mukaddashiyar babbar daraktar hukumar, Dr. Monica Eimunjeze, ta bayyana hakan, yayin wani taron karawa juna sani da NAFDAC din ta shirya, da hadin gwiwar yan jaridu a fannin lafiya.

Advertisement

Kotu Ta Ci Maigadi Tarar N530,000 Kan Satar Na’urar Dumama Ruwa

 

 

Advertisement

Tace hukumar zata fara amfani da karfin ikonta akan shagunan siyar da kayan kwalliya da masu hada maya-mayan bleaching da basa kan ka’ida.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Dr. Monica ta kara da cewa a yanzu maza sun fi mata amfani da man bleaching, wadanda ba’a amince da su ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending