Connect with us

News

An Ceto Yarinyar Da Aka Sayar N100,000 A Kaduna

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

An ceto wata yarinya ’yar shekara shida wadda aka sace aka kuma sayar da ita N100,000 a Jihar Kaduna.

Advertisement

 

Rundunar ’yan sandan jihar ta ce bayan samun rahoton bacewar yarinyar ranar 23 ga Janairu, jami’anta suka sunkuya bincike wanda a karshe aka kama wata makwabciya da ake zargi da hannu a bacewar ’yar.

Advertisement

Kotu ta aike da Murja Kunya zuwa gidan yari

“A halin bincike an sake kama wani mutum da wata mata da suke da hannu a bacewar yarinyar,” in ji rundunar.

 

Advertisement

Ta kara da cewa an kubutar da yarinyar ce ba tare da wani rauni ba bayan kuma an sayar da ita a kan N100,000.

 

Advertisement

 

Aminiya ta rawaito cewaTuni dai aka sake hada yarinyar d a iyayenta.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending