News
Da ɗumi-ɗumi: Kotu ta datse igiyar auren Hajiya Asiya Balaraba Ganduje.
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Wata kotu a Jihar Kano ta raba Auren diyar Ganduje mai suna Asiya Ganduje da tsohon mijinta.
Kotu ta raba Auren Asiya Abdullahi Umar Ganduje bisa Kul’i na ta mayar masa da sadakinsa 50k
Tunda farko Asiya ta Kai Mijinta Inuwa Uba gaban Kotun Shari’ar Musulunci dake Hausawa Filin Hockey ne domin ta raba Aurensu
Advertisements
-
News4 days agoShekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
-
News6 days agoKamfanonin Bada Bashi Ne Suka Cire N1.5bn Daga Albashin Ma’aikatan Kano — SSG
-
News5 days agoDr. Muhammed Musa Zango Ya Kaddamar Da Neman Takarar Sanatan Kano Ta Tsakiya A Jam’iyyar APC
