Connect with us

News

Gini ya ruguje a Abuja, ana fargabar mutane da yawa sun makale

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wani ginin ya rushe a Abuja babban birnin Najeriya, kuma akwai fargaba baraguzab ginin sun danne mutane masu yawa.

 

Advertisement

Wasu wadanada suka shaida lamarin sun ce ana cikin hada ginin ne, ba a kammala shi ba ma. Iftila’in ya auku ne a Gwarinpa a ranar Litinin.

Karan farko A Tarihir An Kusa Sakkin Sabuwar Kira’ar Sheikh Sudais

Wani mutum a Tiwita mai suna @nnjigs ya wallafa bidiyon ginin kuma cikin sakonsa na Tiwita, ya yi ikirarin akwai mutanen da baraguzan ginin suka danne:

Advertisement

 

“Yanzu na ga wannan ginin ya ruguje a filin da ake gina shi a daidai layi 4th Avenue. Akwai mutane a karkashin baraguzan gini. A taimaka a sanar da dukkan hukumomin da lamarin ya shafa.”

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending