Connect with us

News

Kotu Ta Aike Da Shugaban EFCC Gidan Yari

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Babbar Kotun jihar Kogi ta ba da umarnin aikewa da Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC, Abdulrasheed Bawa, gidan gyaran hali saboda kin bin umarnin kotu.

 

Advertisement

Aminiya ta rawaito cewa Alkalin kotun, Mai Shari’a R.O. Ayoola ne ya bayar da umarnin a yayin zaman kotun na ranar Litinin.

 

Advertisement

Martani Shehu Sani Kan Hukuncin Kotun Koli, Da Ta Baiwa Lawan Tikitin Takara

Kotun ta kuma umarci Babban Sufeton ’Yan Sandan Najeriya, da ya kama tare da tsare Abdulrasheed din a gidan gyaran hali na Kuje har na tsawo kwana 14, har sai ya kare kansa daga zargin rashin da’ar.

 

Advertisement

Muna tafe da karin bayani…

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending