Connect with us

News

Kiristoci a Uganda sun tsere zuwa Ethiopia saboda PASTO ya ce za ayi tashin kiyama kwanan nan

Published

on

Dubban Kiristoci mabiya Cocin Chris Disciples Church (CDC), sun tsere daga ƙasar Uganda zuwa ƙasar Habasha domin tsira daga tashin alkiyama.

 

Mabiya COCIN dai sun yi imanin cewa za a fara tashin kiyama ne daga yanƙin su kuma ƙasa ɗaya ce a duniya za ta tsira ita ce ƙasar Ethiopia saboda haka suka tsere zuwa ƙasar domin tsira kamar yanda malamin cocin ya fada

Kasar Italiya ta haramta amfani da manhajar GPT

Hukumomi a biranen Kampala da Adis Ababa sun tabbatar da faruwar lamarin, sai dai har yanzu ba akai ga tantance adadin yawan mutanen da suka tsere ba

 

Shugabannin COCIN Chris Disciples Church (CDC) dai sun shaidawa magoya bayan su cewa kwanan nan za ayi tashin kiyama kuma daga ƙasar UGANDA duniya za ta fara karewa inda kasar Habasha ne kawai za ta rage a fadin  duniya.

Advertisement

 

GASKIYA TADI KWABO

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending