Connect with us

News

Gwamnatin jahar borno Ya Tsawaita Lokacin Ritaya Ga Malaman Makaranta

Published

on

 

 

Advertisement

Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum ya tsawaita waadin kammala aiki ga malaman makarantu a jihar da shekaru biyar.

 

Advertisement

Hakan na kunshe ne a wata takardar da ta fito daga hukumar kula da koyarwa ta jihar Borno mai dauke da sa hannun babban sakataren hukumar Malam Yusuf Garga. Kamar yanda jaridar Punch ta rawaito.

Wata Tirela Maƙare Da Kaya Ta Ƙwace Ta Afka Masallaci A Suleja

“Gwamna Babagana Zulum ya amince da tsawaita wa’adin aiki ga daukacin malaman jihar Borno daga shekaru 35 zuwa 40 sannan daga shekara 60 zuwa 65, wanda kuma wannan sauyin zai fara ne nan take.”

Advertisement

 

“Dukkan malaman da ke da sha’awar jin daɗin wannan abu ana sa ran su rubuta wa hukumar ta hannun shugabanninsu na nuna sha’awarsu tare da haɗa takardar shaidar lafiyar jiki daga kowane asibitin gwamnati,” in ji sanarwar.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending