Connect with us

News

Rashin wutar lantaki a kano ya rage walwalar jama’a a Ramadan

Published

on

 

A yayin da ake fuskantar matukar zafin yanayi da kuma ibadar azumin watan Ramadan, yanzu haka jama’a na ci gaba da kokawa bisa rashin tsayuwar hasken lantarki a fadin jahar kano, lamarin rashin rashin wutar lantarkin ya jefa al’uma da dama cikin mawuyacin hali.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Duk da cewa ’kanawa sun samu ingancin wutar lantarki a ‘yan kwanakin da suka gabata, sai ga lamarin ya dagule a ‘yan kwanakin da muke ciki, inda aka fara fuskantar matsalar a lokacin zafi, lamarin da ya haifar da rashin walwala a tsakanin al’umma.

Advertisement

Majalisar Najeriya ta gayyaci ministoci kan bacewar gangunan danyen mai

Mazauna unguwa uku dake Tarauni local government a jihar kano sun yi matukar kokawa kan katsewar hasken latarkin musamman a a wannan watan na Ramadan

 

Advertisement

Wannan ya sanya mutane neman bayani dangane da halin kunci da suka samu kansu ciki daga kamfanonin da ke aikin rarraba wutar, sanadiyar rashin wutar.

 

Advertisement

Salim, wani mazaunin yankin Rogo local government ne a jihar kano ya baiyana cewa tun makon da ya gabata suka fara fuskantar matsalar wutar lantarkin.

 

Advertisement

Shi kuwa Abdullahi musa cewa ya yi makonni biyu rabonsu da samun  wutar lantarki na tsawon sa’o’i uku a rana.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending