News
An gurfanar da mutumin da ake zargi yana auren mata 5 a Kaduna
Wani dan kasuwa mai suna Awaisu Jibril ya gurfana a gaban wata kotun shari’a da ke zamanta a Rigasa jihar Kaduna bisa zarginsa auren mata biyar.
Mai gabatar da kara, Insp. Sambo Maigari, ya shaida wa kotun cewa wani mai unguwar yankin ne mai suna Musa Abdullahi ya kai karar wanda ake zargin a ofishin ‘yan sanda na gundumar Rigasa.
An kori ‘yan sandan dake baiwa Mawaki Rarara tsaro daga aiki.
Sai dai wanda ake tuhumar ya shaida wa kotun cewa matan nasa hudu ne kadai saboda ya riga ya saki ta hudun ana wata daya kafin ya auri ta biyar din.
-
News4 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
