Connect with us

News

Ƴan sanda sun kama ‘masu satar kaya’ a inda ake rusau a Kano

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADEEN

 

Advertisement

Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano sun damke wasu matasa bisa zargin aikata laifin satar kayan ‘yan kasuwa wadanda rushe-rushen da ake yi a wasu sassan birnin Kano ya shafa.

Wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na twitter ta ce ‘yan sandan sun yi nasarar kama wadanda ake zargin ne sakamakon rahotonni da suka samu cewa na cewa daruruwan mutane sun taru suna shirin wawashe kadarori da kayan gine-gine a Triumph Plaza da ke karamar hukumar Fagge.

Advertisement

yan sanda sun kama Mutum 4 Da Kasusuwan Dan Adam A Gombe

Sanarwar ta ci gaba da cewa ana kan gudanar da bincike kan wadanda a ke zargin.

ike kan wadanda a ke zargin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending