News
Ku Magance Cutar Dake Haifar Da Juyin Mulki Ba Alamomin Cutar Ba – Atiku Ya Aika Sako Ga Shugabannin Afirka
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, a zaben shugaban kasa na 2023, Atiku Abubakar ya yi kira ga shugabannin Afirka da su mayar da hankali kan abubuwan da suka haifar da karuwar juyin mulkin baya-bayan nan a fadin Nahiyar, maimakon bibiyar alamomin juyin mulkin.
Atiku ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa ta dandalin sada zumunta na X da wanda aka fi sani da Twitter a baya, inda yake mayar da martani kan juyin mulkin da aka yi a kasar Gabon, wanda shi ne na takwas a nahiyar Afirka tun shekarar 2020.
Shugaba Tinubu Ya Dakatar Da Wasu Ayyuka 2 Da Buhari Ya Fara
Tsohon mataimakin shugaban kasar ya ce juyin mulkin da aka yi a kasar dake Afirka ta Tsakiya abun dabawa ne, yana mai cewa kamata ya yi ayi duk mai yiwuwa don dorewar dimokuradiyya a nahiyar.
Sai dai ya dage cewa shugabannin Afirka su yi maganin cutar da ke haifar da juyin mulki ba alamun cutar
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
