Interview
Kalubale ne matakin nassara a kasuwanci -suleiman ahmad ado
Daga yasir sani abdullahi
Kalubale wani bangare ne nassara a cikin kasuwanci amma al,umma da dama basa la,akari da wannan dama saidai nassara.
Suleiman ahmad ado yabaiyana hakan ne yayin tautaunawarsa da wakilin mu muhammad muhammad zahraddin yace a lokacin da yafara kasuwanci na fuskanci kalubale kala-kala amma yanzu yama labari.
A lokacin da nafara kasuwanci abokaina da dama suna nunamun cewa kamar bata lokaci na nakeyi sakamakon sai nadawo makaranta ranar asabar da lahadi sanan nake zuwa kasuwa amma a wannan lokacin na zama abun so acikin abokaina sabida allah yarufa min asiri a cikin harkokin yau da kollen harna fara tunanin bazan,iya karbar aikin gwamnati ba sabida kudin da nake samu yanzu.
Daga karshe ina kira ga matasa da sudanga jure kalubale a rayuwa wata rana sai labari ba wanda da yayi nassara batari da kalubale ba .
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
